Skip to content
Maimaitawar Shari’a 2:11-12

Maimaitawar Shari’a 2:11-12

11
Kamar Anakawa, su ma an ɗauka su Refahiyawa ne, amma Mowab suna kiransu Emawa.
12
Haka ma Horiyawa, a dā sun zauna a Seyir, amma zuriya Isuwa suka kore su. Suka hallaka Horiyawa da suke kafinsu, suka kuma zauna a wurinsu, kamar dai yadda Isra’ila ta yi a ƙasar da Ubangiji ya ba su a matsayin mallaka.)
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options