Skip to content
Maimaitawar Shari’a 16:21-22

Maimaitawar Shari’a 16:21-22

21
Kada ku kafa wani ginshiƙin itacen Ashera kusa da bagaden da kuka gina wa Ubangiji Allahnku,
22
kada kuma ku tayar da dutse mai tsarki, gama waɗannan ne Ubangiji Allahnku yana ƙi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options