Skip to content
Maimaitawar Shari’a 15:7-8

Maimaitawar Shari’a 15:7-8

7
In akwai matalauci a cikin ’yan’uwanku, a duk wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku taurara zuciya, ko ku ƙi saki hannu ga ɗan’uwanku matalauci.
8
A maimakon haka ku bayar hannu sake, ku kuma ba shi bashi gwargwadon abin da yake bukata a sauƙaƙe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options