Skip to content
Maimaitawar Shari’a 15:13-14

Maimaitawar Shari’a 15:13-14

13
Sa’ad da kuka sake shi, kada ku bar shi yă tafi hannu wofi.
14
Ku ba shi kyautai hannu sake daga tumakinku, daga masussukarku, da kuma daga wurin matsewar inabinku. Ku ba shi yadda Ubangiji Allahnku ya albarkace ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options