Skip to content
Maimaitawar Shari’a 14:1-2

Maimaitawar Shari’a 14:1-2

1
Ku ’ya’yan Ubangiji Allahnku ne. Kada ku yi wa kanku zāne, ko ku yi wa kanku aski irin da akan bar sanƙo, saboda wanda ya mutu,
2
gama ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku. Daga dukan mutane a fuskar duniya, Ubangiji ya zaɓe ku, ku zama abin mallakarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options