Skip to content
Maimaitawar Shari’a 11:16-17

Maimaitawar Shari’a 11:16-17

16
Ku yi hankali, kada a ruɗe ku har ku bauta wa alloli, ku kuma yi musu sujada,
17
don kada fushin Ubangiji yă ƙuna a kanku, yă rufe sammai, ku rasa ruwa, ƙasa kuma ta kāsa ba da amfaninta, da haka za ku murmutu nan da nan a kyakkyawar ƙasar da Ubangiji yake ba ku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options