Skip to content
Maimaitawar Shari’a 11:1-2

Maimaitawar Shari’a 11:1-2

1
To, sai ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, kullum ku kuma kiyaye abubuwan da yake bukata, ku kiyaye ƙa’idodinsa, dokokinsa da kuma umarnansu.
2
Ku tuna a yau, cewa ’ya’yanku ba su ne suka gani suka kuma ɗanɗana horon Ubangiji Allahnku ba; ba su suka gani girmansa, hannunsa mai ƙarfi, hannunsa mai iko;
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options