Skip to content
Maimaitawar Shari’a 1:4-5

Maimaitawar Shari’a 1:4-5

4
Wannan ya faru bayan ya ci Sihon sarkin Amoriyawa wanda ya yi mulki a Heshbon da yaƙi. A Edireyi kuma ya ci Og sarkin Bashan wanda ya yi mulki a Ashtarot da yaƙi.
5
Gabas da iyakar Mowab, Musa ya fara bayyana wannan doka, yana cewa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options