Maimaitawar Shari’a 1:4-5
4
Wannan ya faru bayan ya ci Sihon sarkin Amoriyawa wanda ya yi mulki a Heshbon da yaƙi. A Edireyi kuma ya ci Og sarkin Bashan wanda ya yi mulki a Ashtarot da yaƙi.
5
Gabas da iyakar Mowab, Musa ya fara bayyana wannan doka, yana cewa,