Skip to content
Maimaitawar Shari’a 1:29-31

Maimaitawar Shari’a 1:29-31

29
Sai na ce muku, “Kada ku firgita; kada ku ji tsoronsu.
30
Ubangiji Allahnku yana a gabanku, zai yi yaƙi saboda ku, kamar yadda ya yi a kan idanunku a Masar,
31
da kuma a cikin hamada. A can ma kun ga yadda Ubangiji Allahnku ya riƙe ku ko’ina da kuka tafi, kamar yadda mahaifi yakan riƙe ɗansa, sai da kuka kai wannan wuri.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options