Skip to content
Maimaitawar Shari’a 1:22-23

Maimaitawar Shari’a 1:22-23

22
Sai dukanku kuka zo wurina kuka ce, “Bari mu aiki mutane su yi gaba su leƙi mana asirin ƙasar, su kuma kawo mana labari game da hanyar da za mu bi, da kuma biranen da za mu shiga.”
23
Ra’ayin nan naku ya yi mini kyau, saboda haka na zaɓe ku goma sha biyu, mutum guda daga kowace kabila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options