Skip to content
Daniyel 7:11-12

Daniyel 7:11-12

11
“Sa’an nan na ci gaba da kallo saboda kalmomin fariyar da wannan ƙaho yake furtawa. Na yi ta kallo har sai da aka yanke dabbar, aka kuma hallaka jikinta a cikin wuta.
12
(An tuɓe sauran dabbobin daga mulkinsu, amma aka bar su su rayu na wani lokaci.)
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options