Skip to content
Daniyel 5:26-28

Daniyel 5:26-28

26
“Abin da kalmomin nan suke nufi shi ne, “Mene, Allah ya ƙayyade yawan kwanakin mulkinka ya kuma kawo su ga ƙarshe.
27
“Tekel, An kuma auna ka a ma’auni aka tarar ka kāsa.
28
“Feres, An raba mulkinka aka ba wa Medes da Farisa.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options