Skip to content
Daniyel 2:2-3

Daniyel 2:2-3

2
Sai sarki ya sa aka tattara masa masu sihiri da masu dabo da bokaye da masanan taurari domin su faɗi abin da ya yi mafarki a kai. Da suka shigo suka tsaya a gaban sarki,
3
sai ya ce musu, “Na yi mafarkin da ya dame ni kuma ina so in san me yake nufi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options