Skip to content
Daniyel 2:12-13

Daniyel 2:12-13

12
Wannan ya sa sarki ya fusata ƙwarai, ya ba da umarni a tafi da dukan masu hikima na Babilon a kashe su.
13
Sai aka ba da dokar da za a kashe masu hikima, sa’an nan aka aika mutane su je su nemo Daniyel da abokansa domin a kashe su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options