Skip to content
Kolossiyawa 2:8-10

Kolossiyawa 2:8-10

8
Ku lura kada wani yă ruɗe ku da ilimin banza da wofi. Wannan koyarwa ta mutane ce kawai. Ta fito daga ikokin wannan duniya ne ba daga Kiristi ba.
9
Gama a cikin Kiristi cikin jiki dukkan cikar Allahntaka take tabbata,
10
an kuma mai da ku cikakku a cikin Kiristi, wanda yake shi ne kai a kan kowane iko da kuma hukuma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options