కంటెంట్‌కు వెళ్లండి
Kolossiyawa 1:9-10

Kolossiyawa 1:9-10

9
Shi ya sa tun daga ranar da muka sami labarin, ba mu fasa yin addu’a dominku ba. Kullum muna roƙon Allah yă sa ku san kome da yake so ku yi, domin ku sami hikima ta Ruhu, ku kuma sami ganewar kome duka.
10
Ta haka za ku yi rayuwa wadda ta dace da Ubangiji, ku kuma gamshe shi a ta kowace hanya, kuna yin aiki mai kyau ta kowace hanya, kuna kuma yin girma cikin sanin Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options