Skip to content
Kolossiyawa 1:26-27

Kolossiyawa 1:26-27

26
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka.
27
Su ne Allah ya so yă sanar da yadda irin yalwar ɗaukakar asirin nan take a cikin al’ummai, asirin nan kuwa shi ne Kiristi a cikinku, begen ɗaukakar da za a bayyana.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options