Skip to content
Ayyukan Manzanni 9:8-9

Ayyukan Manzanni 9:8-9

8
Shawulu ya tashi daga ƙasa, amma sa’ad da ya buɗe idanunsa bai iya ganin wani abu ba. Saboda haka aka kama hannunsa aka yi masa jagora zuwa cikin Damaskus.
9
Kwana uku yana a makance, bai ci ba bai kuma sha kome ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options