Skip to content
Ayyukan Manzanni 9:2-3

Ayyukan Manzanni 9:2-3

2
ya roƙe shi ya ba shi wasiƙu zuwa majami’un Damaskus, don in ya sami wani a wurin wanda yake bin wannan Hanya, ko maza ko mata, yă kama su a matsayin ’yan kurkuku yă kai Urushalima.
3
Da ya yi kusa da Damaskus a kan hanyarsa, ba zato ba tsammani sai wani haske daga sama ya haskaka kewaye da shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options