Skip to content
Ayyukan Manzanni 9:15-16

Ayyukan Manzanni 9:15-16

15
Amma Ubangiji ya ce wa Ananiyas, “Je ka! Wannan mutum zaɓaɓɓen kayan aikina ne don yă kai sunana a gaban Al’ummai da sarakunansu da kuma a gaban mutanen Isra’ila.
16
Zan nuna masa wahalar da dole zai sha saboda sunana.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options