Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:11-12

Ayyukan Manzanni 7:11-12

11
“Sai yunwa ta auko wa dukan Masar da Kan’ana, ta kawo wahala mai tsanani, kakanninmu ba su iya samun abinci ba.
12
Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa akwai hatsi a Masar, sai ya aiki kakanninmu ziyararsu ta farko.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options