Skip to content
Ayyukan Manzanni 6:11-12

Ayyukan Manzanni 6:11-12

11
Sa’an nan a asirce suka zuga waɗansu mutane su ce, “Mun ji Istifanus ya faɗa kalmomin saɓo game da Musa da kuma Allah.”
12
Ta haka suka tā da hankalin mutane da dattawa da kuma malaman dokoki. Suka kama Istifanus suka kawo shi a gaban Majalisa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options