Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:25-28

Ayyukan Manzanni 4:25-28

25
Ka yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin bawanka, kakanmu Dawuda cewa, “ ‘Don me ƙasashe suke fushi, mutane kuma suke ƙulla shawara a banza?
26
Sarakunan duniya sun ja dāgā, masu mulki kuma sun taru gaba ɗaya, suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.’
27
Tabbatacce Hiridus da Buntus Bilatus suka haɗu tare da Al’ummai da kuma mutanen Isra’ila a wannan birni ce don su ƙulla gāba da bawanka mai tsarki Yesu, wanda ka shafe.
28
Sun aikata abin da ikonka da kuma nufinka ya riga ya shirya tuntuni zai faru.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options