Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:25-26

Ayyukan Manzanni 4:25-26

25
Ka yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin bawanka, kakanmu Dawuda cewa, “ ‘Don me ƙasashe suke fushi, mutane kuma suke ƙulla shawara a banza?
26
Sarakunan duniya sun ja dāgā, masu mulki kuma sun taru gaba ɗaya, suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options