Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:25-26

Ayyukan Manzanni 4:25-26

25
Ka yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin bawanka, kakanmu Dawuda cewa, “ ‘Don me ƙasashe suke fushi, mutane kuma suke ƙulla shawara a banza?
26
Sarakunan duniya sun ja dāgā, masu mulki kuma sun taru gaba ɗaya, suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options