Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:1-2

Ayyukan Manzanni 4:1-2

1
Sai firistoci da shugaban masu gadin haikalin da kuma Sadukiyawa suka hauro wurin Bitrus da Yohanna yayinda suke cikin magana da mutane.
2
Sun damu ƙwarai da gaske domin manzannin suna koya wa mutane suna kuma shela a cikin Yesu cewa akwai tashin matattu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options