Ayyukan Manzanni 3:9-10
9
Sa’ad da dukan mutane suka gan shi yana tafiya yana yabon Allah,
10
sai suka gane cewa shi ne mutumin nan wanda dā yake zama yana bara a bakin ƙofar haikalin da ake kira Kyakkyawa, suka kuwa cika da mamaki da tsoro a kan abin da ya faru gare shi.