Skip to content
Ayyukan Manzanni 3:22-23

Ayyukan Manzanni 3:22-23

22
Gama Musa ya ce, ‘Ubangiji Allahnku zai tasar muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku; dole ku saurari duk abin da ya faɗa muku.
23
Duk wanda bai saurare shi ba za a ware shi gaba ɗaya daga mutanensa.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options