Skip to content
Ayyukan Manzanni 28:8-9

Ayyukan Manzanni 28:8-9

8
Mahaifinsa kuwa yana kwanciya a gado yana fama da zazzaɓi da atuni. Bulus ya shiga ciki don yă gan shi, bayan ya yi masa addu’a, sai ya ɗibiya masa hannuwa ya warkar da shi.
9
Sa’ad da wannan ya faru, sauran marasa lafiya a tsibirin suka zo aka kuma warkar da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options