Skip to content
Ayyukan Manzanni 27:13-14

Ayyukan Manzanni 27:13-14

13
Da iska ta fara busowa daga kudu a hankali, sai suka yi tsammani sun sami abin da suke nema; saboda haka suka janye ƙugiyar jirgin ruwa suka bi ta gefen tsibirin Kirit.
14
Ba a jima ba, sai ga wata guguwar iska mai ƙarfin da ake kira “’Yar arewa maso gabas,” ta buga daga tsibirin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options