Skip to content
Ayyukan Manzanni 26:7-8

Ayyukan Manzanni 26:7-8

7
Wannan shi ne alkawarin da kabilanmu goma sha biyu suke bege su ga cikawarsa, yayinda suke bauta wa Allah da himma dare da rana. Ya Sarki, saboda wannan bege ne fa Yahudawa suke zargena.
8
Don me wani a cikinku zai yi shakka cewa Allah yana tā da matattu?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options