Skip to content
Ayyukan Manzanni 26:6-7

Ayyukan Manzanni 26:6-7

6
Yanzu kuwa saboda begena cikin abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari ne, ake mini shari’a yau.
7
Wannan shi ne alkawarin da kabilanmu goma sha biyu suke bege su ga cikawarsa, yayinda suke bauta wa Allah da himma dare da rana. Ya Sarki, saboda wannan bege ne fa Yahudawa suke zargena.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options