Skip to content
Ayyukan Manzanni 26:31-32

Ayyukan Manzanni 26:31-32

31
Suka bar ɗakin, kuma yayinda suke magana da juna, sai suka ce, “Wannan mutum ba ya yin kome da ya isa kisa ko dauri.”
32
Sai Agiriffa ya ce wa Festus, “Da ba don wannan mutum ya ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar ba da an sake shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options