Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:12-13

Ayyukan Manzanni 2:12-13

12
A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
13
Duk da haka waɗansu suka yi musu ba’a suka ce, “Sun yi tatil da ruwan inabi ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options