Skip to content
Ayyukan Manzanni 19:18-19

Ayyukan Manzanni 19:18-19

18
Da yawa cikin waɗanda suka gaskata yanzu suka zo a fili suka furta mugayen ayyukansu.
19
Waɗansu masu yin sihiri suka kawo naɗaɗɗun littattafansu wuri ɗaya suka kuwa ƙone su a gaban jama’a. Sa’ad da aka lissafta yawan kuɗin naɗaɗɗun littattafan nan, sai jimillar ta kai darik dubu hamsin.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options