Skip to content
Ayyukan Manzanni 19:15-16

Ayyukan Manzanni 19:15-16

15
Wata rana mugun ruhu ya amsa musu ya ce, “Yesu kam na sani, Bulus kuma na sani, amma ku kuma su wane ne?”
16
Sai mutumin da yake da mugun ruhun ya fāɗa musu ya sha ƙarfinsu duka. Ya yi musu dūkan tsiya har suka fita a guje daga gidan tsirara jini yana zuba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options