Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:6-7

Ayyukan Manzanni 17:6-7

6
Amma da ba su same su ba, sai suka ja Yason da waɗansu ’yan’uwa zuwa gaban mahukuntan birnin, suna ihu suna cewa, “Waɗannan mutanen da suke tā da fitina ko’ina a duniya sun iso nan,
7
Yason kuwa ya karɓe su a gidansa. Dukansu suna karya dokokin Kaisar, suna cewa akwai wani sarki, wanda ake kira Yesu.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options