Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:2-3

Ayyukan Manzanni 17:2-3

2
Kamar yadda ya saba, Bulus ya shiga majami’ar, ranakun Asabbaci uku ya yi ta yin muhawwara da su daga cikin Nassosi,
3
yana musu bayani da tabbatarwa cewa dole Kiristi ya sha wahala ya kuma tashi daga matattu. Ya kuma ce, “Wannan Yesu da nake sanar muku shi ne Kiristi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options