Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:1-2

Ayyukan Manzanni 17:1-2

1
Da suka bi ta Amfifolis da Afolloniya, sai suka isa Tessalonika, inda akwai majami’ar Yahudawa.
2
Kamar yadda ya saba, Bulus ya shiga majami’ar, ranakun Asabbaci uku ya yi ta yin muhawwara da su daga cikin Nassosi,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options