Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:1-2

Ayyukan Manzanni 17:1-2

1
Da suka bi ta Amfifolis da Afolloniya, sai suka isa Tessalonika, inda akwai majami’ar Yahudawa.
2
Kamar yadda ya saba, Bulus ya shiga majami’ar, ranakun Asabbaci uku ya yi ta yin muhawwara da su daga cikin Nassosi,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options