Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:6-7

Ayyukan Manzanni 16:6-7

6
Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
7
Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options