Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:35-36

Ayyukan Manzanni 16:35-36

35
Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
36
Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options