Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:33-34

Ayyukan Manzanni 16:33-34

33
A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
34
Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options