Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:27-28

Ayyukan Manzanni 16:27-28

27
Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka ’yan kurkukun sun gudu.
28
Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options