Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:23-24

Ayyukan Manzanni 16:23-24

23
Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
24
Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options