Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:19-20

Ayyukan Manzanni 16:19-20

19
Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
20
Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options