Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:1-2

Ayyukan Manzanni 16:1-2

1
Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
2
’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options