Skip to content
Ayyukan Manzanni 15:16-17

Ayyukan Manzanni 15:16-17

16
“ ‘Bayan wannan zan koma in kuma sāke gina tentin Dawuda da ya rushe. Kufansa zan sāke gina, in kuma mai da shi,
17
don ragowar mutane su nemi Ubangiji, kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana, in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options