Skip to content
Ayyukan Manzanni 14:27-28

Ayyukan Manzanni 14:27-28

27
Da isarsu a can, sai suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da rahoton duk abin da Allah ya aikata ta wurinsu da kuma yadda ya buɗe ƙofar bangaskiya domin Al’ummai.
28
Suka kuma jima a can tare da almajirai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options