Skip to content
Ayyukan Manzanni 13:36-37

Ayyukan Manzanni 13:36-37

36
“Gama sa’ad da Dawuda ya gama hidimar nufin Allah a zamaninsa, sai ya yi barci; aka binne shi tare da kakanninsa jikinsa kuwa ya ruɓe.
37
Amma wanda Allah ya tā da daga matattu bai ruɓa ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options