Skip to content
Ayyukan Manzanni 13:32-33

Ayyukan Manzanni 13:32-33

32
“Muna gaya muku labari mai daɗi cewa abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari,
33
ya cika mana, mu zuriyarsu, ta wurin tā da Yesu daga matattu. Kamar yadda yake a rubuce a cikin Zabura ta biyu cewa, “ ‘Kai Ɗana ne, yau na zama Uba a gare ka.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options