Skip to content
Ayyukan Manzanni 10:25-26

Ayyukan Manzanni 10:25-26

25
Da Bitrus ya shiga gidan, Korneliyus ya sadu da shi ya kuma fāɗi a gabansa cikin bangirma.
26
Amma Bitrus ya sa shi ya tashi. Ya ce, “Tashi, ni mutum ne kawai.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options